Yana dakyau kafa shinci hakikanin kai waye kasar Africa Allah ya shin fida mana arziki dukkan gata da bawa yake nema na arziki ubangiji yabamu amma basu tashi hakaito hakan ba sai nan nan kusa kusa. kuma anzo wata duniyane da ake kere kere na yankan shakku, to amma kuma duka nazarin abinda zai tai maka musa wajen kere keren yana yankin Africa to ta ina zasu samu. zasu iya yinsu bayan sunyi iya yinsu zasu fahimci menene yafi dacewa da suyi duk hanyoyinda zasu bi sunbi Allah ya karemu saboda kananaj yara na addu o i mutane sunayi ba dare ba rana, so Allah ya taimakemu ya karemu to yanzu anbiyo ta bayan gida za a hadamu fada da yan u
지루한
이 게시물은 단조롭고 지나치게 반복적이라는 이유로 사용자들로부터 많은 피드백을 받았습니다.