Aslm Alkm Inna lillahi wa inna ilaihi rajiioun anwayi gari da labari Mara dadi a makwabciyar kasata wato Niger inda wasu marasa kishin kasa suka hanbarar da Adalin shugaba wato Muhammad bazoum Allah ya kyauta faruwar haka a kasata Nigeria domin nanne ake asalin rashin ko in kula da yan kasa hmmmm rayuwa kenan Allah ya kawo Mana dauki
Скучный
Этот пост получил множество отзывов от пользователей за монотонность и чрезмерную повторяемость.