Loading Logo

Naglo-load..

1551 Mga puntos 1 d

SUN FARA GIRGIZA!

Rundunar ‘yan sanda ta fitar da sakon gaggawa a ma’aikatar — ta na neman a rufe bakin duk wanda ke magana akan zaluncin fansho.

Bayan shekaru 35 na wahala, mutane suna karɓar Naira miliyan 2. Bayan an ƙwace musu dukiyarsu a cikin tsarin PENCOM — yanzu gwamnati da jagororin ’yan sanda na son su yi shiru?

To ga amsar mu:

✊🏽BA ZAMU YI SHIRU BA.
✊🏽BA ZAMU MU YARDA DA YAUDARA BA.
✊🏽BA ZAMU DAKATA BA.

Rundunar ta yarda da ta yi laifi — ta furta da bakinta cewa akwai matsala, har tana cewa “za a yi bincike.” Binciken me? Me ya fi bayyana fiye da miliyoyin da aka sace wa talakawan jami’ai?