SUN FARA GIRGIZA!
Rundunar ‘yan sanda ta fitar da sakon gaggawa a ma’aikatar — ta na neman a rufe bakin duk wanda ke magana akan zaluncin fansho.
Bayan shekaru 35 na wahala, mutane suna karɓar Naira miliyan 2. Bayan an ƙwace musu dukiyarsu a cikin tsarin PENCOM — yanzu gwamnati da jagororin ’yan sanda na son su yi shiru?
To ga amsar mu:
✊🏽BA ZAMU YI SHIRU BA.
✊🏽BA ZAMU MU YARDA DA YAUDARA BA.
✊🏽BA ZAMU DAKATA BA.
Rundunar ta yarda da ta yi laifi — ta furta da bakinta cewa akwai matsala, har tana cewa “za a yi bincike.” Binciken me? Me ya fi bayyana fiye da miliyoyin da aka sace wa talakawan jami’ai?
지루한
이 게시물은 단조롭고 지나치게 반복적이라는 이유로 사용자들로부터 많은 피드백을 받았습니다.